تسجيل الدخول

مشاهدة النسخة كاملة : Mabudai 10 don kyautata zamantakewar aure


طاهر جبريل دكو
_9 _December _2015هـ الموافق 9-12-2015م, 01:46 PM
MABUXAI GUDA GOMA
DON KYAUTATA ZAMANTAKEWAR AURE
(المفاتِيحُ العَشَرَة لحُسْنِ العِشْرَة)











TANADAR
RIDHWAAN BN SALIH AL-WARD




FASSARAR
ABUBAKAR HAMZA


بسم الله الرحمن الرحيم
Yabo da godiya sun tabbatagaUbangijintalikai, Salati da sallamasuqaratabbatagawanda akaturoshi don yazamarahamagatalikai, annabinmuMuhammadu da iyalansa da sahabbansa da dukkanwaxandasukabisunnarsaharzuwaranarhisabi, Bayan haka:
Waxannanmabuxai ne gudagoma, da nakewatsamikisu, -yake 'yaruwatamusulma- dominkisansu, kifahimcesu, sannankiyiaikidasu a cikingidanki, ketare damijinki da 'ya'yanki, da fatansamunzamantakewadaddaxa, da rayuwarwalwala, da rabauta da kumakwanciyarhankali. Allah ta'alahyanacewa:
(وَمِنْ آياتِهِ أَنْ خَلَقَ لَكُمْ مِنْ أَنْفُسِكُمْ أَزْواجًا لِتَسْكُنُوا إِلَيْها وَجَعَلَ بَيْنَكُمْ مَوَدَّةً وَرَحْمَةً) [الروم: 21].
Ma'ana: "Yana dagacikinayoyinsa: Yahalittamukudagakayukankumatankudominkunitsuzuwagaresu, kumayasanyaqauna da tausayi a tsakaninku" [Ruum: 21].
Ina roqon Allah yasanyawaxannanmabuxansuzamamabuxanalkhairi, yakumaamfanar da mutanedasu, da kumake, Lallaishimaijinbayinsa ne, maiamsawa.
MABUXINFARKO:Bin dokokin Allah mabuwayi da xaukaka; umurni da hani (taqawa), Allah ta'alahyanacewa:
(يا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا اتَّقُوا اللَّهَ وَقُولُوا قَوْلاً سَدِيدًا *** يُصْلِحْ لَكُمْ أَعْمالَكُمْ وَيَغْفِرْ لَكُمْ ذُنُوبَكُمْ وَمَنْ يُطِعِ اللَّهَ وَرَسُولَهُ فَقَدْ فازَ فَوْزًا عَظِيمًا) [الأحزاب: 70-71].
Ma'ana: "Yakuwaxandasukayiimanikujitsoron Allah, kumakufaximagana ta daidai *** Zaiingantamukuaiyukanku, kumayagafartamukuzunubanku, Dukwandayayibiyayyawa Allah da Manzonsahaqiqayasamurabomaigirma" [Ahzaab: 70-71]. Saboda ta hanyarsamar da taqawar Allah ne kawaiUbangijizaiingantaaiyuka, yakumagafartazunuban da sukesanyamutumyazamomainauyinjikiwajenaikataxa'a, Sai hakanyahaifar da qarancinrayayyunaiyukamasuamfani a cikinmu'amalolitsakaninxaixaikunmutanengidaxaya. Itakuma (taqawa) itace:
(أنْ تعمل بطاعة الله على نورٍ وهدى مِن الله رجاء رحمته، وأنْ تترك معصيته على نورٍ وهُدى مِن الله مخافة عذابه).
Ma'ana: (Kayiaikiwajenbiyayyawa Allah, akanhaske da shiriyar da ta zodaga Allah, kana maifatansamunrahamarsa. Kuma ka bar savawa Allah, a bisahaske da shiriyar da ta zodaga Allah, kana maitsoronazabarsa).
Yakebaiwar Allah! Ki jitsoron Allah dangane da mijinki da 'ya'yanki da sauranmutanengidanki. Idankikayihaka, Sai kirabauta da samunmabuxinfarkodagacikin "mabuxaigudagoma".

MABUXI NA BIYU:k

MABUXI NA UKU:k

MABUXI NA HUXU:k

MABUXI NA BIYAR: k

MABUXI NA SHIDA: a

MABUXI NA BAKWAI:a

MABUXI NA TAKWAS:LAZIMTAR HALIN KIRKI A LOKACIN DA MIJI BAYA GIDA, DA KOMAWA ZUWA GA WASA DA SAKEWA DA AIKI DA SABUBAN JAWO FARIN CIKI A LOKACIN DA YAKE HALARCE, Kuma kinisancimurtuqewa daxaurefiska a gabansa, koxaga masa sauti, koyawaitamagana.
Kuma kinisancimatsanancinkishi; wandabashi da wanisababi, kokuma yin aikinbincikeakansa, Sabodawaxannandukkansugatarinsarerayuwaraurenitsattsiya ne, sabodaabindahakankeshukawa a cikinrayukanasamunshakkatsakaninma'aurata, da kumazatonaqarya. Allah (تعالى) yanacewa:
{يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا اجْتَنِبُوا كَثِيرًا مِنَ الظَّنِّ إِنَّ بَعْضَ الظَّنِّ إِثْمٌ وَلاَ تَجَسَّسُوا} [الحجرات: 12].
"Yakuwaxandasukayi Imani kunisancidayawadagazato, lallaisashinzatozunubi ne, kadakumakuyibincike" [Hujuraat: 12].

MABUXI NA TARA: KIYAYE SIRRI; Musammansirrin da ketsakaninma'aurata; Manzon Allah (صلى الله عليه وسلم) yace:
«إِنَّ مِنْ أَشَرِّ النَّاسِ عِنْدَ اللهِ مَنْزِلَةً يَوْمَ الْقِيَامَةِ، الرَّجُلَ يُفْضِي إِلَى امْرَأَتِهِ، وَتُفْضِي إِلَيْهِ، ثُمَّ يَنْشُرُ سِرَّهَا».
Ma'ana: "Lallaiwandayafisharrinmatsayi a wajen Allah ranartashinalqiyamah shine Mutumin da zaisadu da matarsa, itama ta sadu dashi, sa'annansaiyayaxasirrinta", [Sahihu Muslim, lamba: 1437].
Kuma kadakiyiizinigawanikanshigagidanki; dagacikinwaxandaMijinkibaya son shigansa, sai da izininsa,kokumakiriqayaxasirrinsa.
Hakakumakiyayedukiyadagalalatawa da sakaci da ballagaza,
Da kiyaye 'ya'yadagatozartuwa da vata, da kumamummunantarbiya; wannankumazaikasance ne da yinkyakkyawiyartarbiya a garesu, da nisantar da sudagamunananabokai. Kuma yana da muhimmancingaskekiriqakwaxaitar da su, akansallah, da kiyaye ta, da gabatar danasihohia garesu, tare da tsayuwaakankyawawanmatsayaa wassuyanayinaxaguwarhankali da mutanengidankaiyasamunkansu a cikinsu, da yinhaqurikanmusibakojarrabawarrayuwa, tare da dangana da abinda Allah ta'alah y araba yabaiwaMutum. Yazocikinhadisi, Manzon Allah (صلى الله عليه وسلم) yace:
«عَجَبًا لِأَمْرِ الْمُؤْمِنِ، إِنَّ أَمْرَهُ كُلَّهُ خَيْرٌ، إِنْ أَصَابَتْهُ سَرَّاءُ شَكَرَ، فَكَانَ خَيْرًا لَهُ، وَإِنْ أَصَابَتْهُ ضَرَّاءُ، صَبَرَ فَكَانَ خَيْرًا لَهُ، وَلَيْسَ ذَاكَ لِأَحَدٍ إِلَّا لِلْمُؤْمِنِ».
Ma'ana: "MamakinlamarinMumini; lallailamarinsadukkansaalkhairi ne,Idanabinfaranra rai ya same shisaiyayigodiya; saiyazame masa alkhairi, Idankumaabincutuwaya same shisaiyayihaquri; saiyazame masa alkhairi, WannankumabayakasancewagawaniidanbaMuminiba", [Muslim, lamba: 2999]. Da littafinSahihuIbnu-Hibban, lamba: 2896.

MABUXI NA GOMA:TSARKAKEGIDA DAGA ABUBUWAN KYAMA DA ABUBUWAN SAVO; MisalinKayankixa da waqa (music), da hotuna da finafinai, da sauransu. Hakakumashantaba, da kayanmaye, da giba, da annamimanci. Idankumaakwaisashinwaxannan a gidanki to saikiyiiyaqoqarinkiwajenyaqarrankiakanbarinsu, da gusar da su, da fitar da sudagacikingida, da tausasawa, da hikima, da wa'azimaikyau, Allah (تعالى) yanacewa:
"KayikirazuwagahanyarUbangijinka da hikima da wa'azimaikyau, kumakayijayayya da su da abindayafikyau" [Nahl: 125].
Saboda Allah (تعالى) yanacanzamunanasudawokyawawa, kumayanakarvartubanwandaya tuba, kumayamayar da lamarizuwagareshi, Allah (تعالى) yanacewa:
"Saidaiwandaya tuba, yakumayi Imani, sannanyaaikataaikinakwarai, to, waxannankam Allah yanacanzamunanansuzuwamasukyau, kuma Allah yakasance Mai gafara ne Mai rahama" [Alfurqan: 70].

'Yar'uwata Mai tsada..
Waxannanmabuxai ne gudagomamasutsadamasumuhimmanci, Ina roqon Allah (تعالى) yasa, suyimikijagorazuwagairinrayuwar da kike fatansamunta, da kumanasarar da kike mafarkintabbatuwanta, a wurin ZAMANKI, tare da MIJINKI, DA 'YA'YANKI, DA MUTANEN GIDANKI.


ALLAH YAYI QARIN SALATI DA SALLAMA GA ANNABINMU, KUMA JAGORANMU; MUHAMMADU, DA IYALANSA DA SAHABBANSA, GABAXAYA.