طاهر جبريل دكو
_18 _November _2014هـ الموافق 18-11-2014م, 10:46 PM
TAMBAYA :
Malam : Akwai wani hadisi da yake Magana kan cewa kowa ya auri mace kawai dan kyanta Allah zai hana masa jin dadin kyan, ko dan kudinta kawai Allah zai hana masa jin dadin kudin,.... shin kuwa hadisin akwai shi kuma ya inganta?
AMSA :
GA YADDA HADISIN YA KE : DUK WANDA YA AURI MACE SABODA KUDINTA, ALLAH ZAI KARA MASA TALAUCI, DUK WANDA YA AURI MACE SABODA KYAWUNTA ALLAH ZAI KARA MASA MUNI
Saidai a cikin hadisin akwai Abdussalam bn Abdulkuddus wanda yake rawaito hadisan karya, don haka hadisin bai inganta ba.
Allah ne mafi sani
Malam : Akwai wani hadisi da yake Magana kan cewa kowa ya auri mace kawai dan kyanta Allah zai hana masa jin dadin kyan, ko dan kudinta kawai Allah zai hana masa jin dadin kudin,.... shin kuwa hadisin akwai shi kuma ya inganta?
AMSA :
GA YADDA HADISIN YA KE : DUK WANDA YA AURI MACE SABODA KUDINTA, ALLAH ZAI KARA MASA TALAUCI, DUK WANDA YA AURI MACE SABODA KYAWUNTA ALLAH ZAI KARA MASA MUNI
Saidai a cikin hadisin akwai Abdussalam bn Abdulkuddus wanda yake rawaito hadisan karya, don haka hadisin bai inganta ba.
Allah ne mafi sani